
JIHAR JIGAWA, A NIGERIA
***
Rahoto daga wakilin Tsinkaya
Saifullahi Abbas Hadejia
New Media Correspondent
11/10/2016
Tsinkaya Social Network! Wannan zaure zai rinka kawo muku labarai wadda ya shafi Gwamnatin Jihar Jigawa da kasa baki daya, sannan zai rinka kawo muku labaran Siyasar Jihar Jigawa.
Auwal D. Sankara,
S.A. Media.
Wa keda Alhakin Tsare Sakataren Kungiyar Muryar Talaka Comrade Bishir Dauda? Gwamnatin Jihar Katsina ce ko kuwa? Bishir Dauda wadda yayi fice a Harkokin Kungiyoyi musannan kungiyar Muryar Takaka wadda shine Sakatarenta na kasa, jiya muka samu labarin kamashi da jami'an tsaro sukayi bayan kama shugaban Social Media na katsina da akayi.
Kawo yanzu dai bamu samu labarin Dalilin da yasa aka kamashi ba,
Idan har tabbata Gwamnatin Jihar Katsina ce. To a wani Dalili?
•
Idan babu wani dalili, to yazama wajibi ku sako mana Abin mu
Madamar gwamnatin Katsina tayi biris da wannan kiranye.....
To fa ta kwana da samun caccaka daga 'ya'yan kungiyar Muryar Talaka a gidajen Radio da Jaridu da dukkan wata kafa da doka ta laminta.
Idan yaso ta tattara dukkan 'yan kungiyar Muryar Talaka a turasu gidan kaso.
•
#Free_Bishir_Dauda
posted from Bloggeroid
posted from Bloggeroid
posted from Bloggeroid
posted from Bloggeroid
posted from Bloggeroid
posted from Bloggeroid
posted from Bloggeroid
posted from Bloggeroid
posted from Bloggeroid
Jigawa State Government has attributed the delay in the last month salary as a result of the change of Monthly Federation Account Meeting.
The Acting Governor, Barrister Ibrahim Hassan Hadejia stated this while briefing newsmen in his office.
Barrister Ibrahim Hassan was commenting on rumors being speculated on the delay on payment of last month salary by the State Government.
The Acting Governor who described the economic meltdown as the main challenge facing governments at all levels said presently about Thirteen Local Governments could not pay Workers Salary without State Government bail out.
He said a number of policies and majors have been taken to ensure smooth running of government activities due to the financial crisis in the country.
Speaking on improving the internally generated revenue (IGR), Barrister Ibrahim Hassan explained that government is looking at the possibility of updating
Laws governing revenue collection in the State.
He also called on the people to understand the present situation and support government in its effort to revamp the state ailing economy.
**********************************
Gwamnatin Jihar Jigawa ta alakanta tsaiko da aka samu na biyan albashin watan da ya gabata saboda canjin da aka samu wajen gudanar da taron Kasafta Kudi daga asusun tarayya.
Mukaddashin Gwamnan Jihar Jigawa Barista Ibrahim Hassan Hadejia, shi ya bayyana haka a sanda yake zantawa da manema labarai a Ofishinsa.
Mukaddashin Gwamnan yayi wannan tsokaci ne saboda irin jita-jita da ake ta adawa saboda rashin biyan albashin da ba a yi akan lokaci a Jihar ba.
Mukaddashin Gwamnan, wanda yace karyewar tattalin arziki shine babban kalubale da Gwamnati a kowane mataki ke fuskanta, yace a halin yanzu kusan Kananan Hukumomi goma sha uku basa iya biyan albashin ba tare da dafawar Gwamnatin Jihar.
Yace Gwamnatin ta fidda wasu tsare-tsare tare da daukan wasu matakai domin samun saukin tafiyar da ayyukan Gwamnatin saboda karancin kudi da Jihar keep fama dashi.
A yayinda yake magana akan baton inganta hanyar samar da kudaden shiga na cikin gida, Mukaddashin Gwamnan yace Gwamnatin Jihar tana nazari domin ganin ta karfafa dokar karbar haraji a Jihar.
Anan ne yayi kira ga jama'a da su fahimci halin da ake ciki, su dafawa Gwamnati a kokarin da take yi na farfado da tattalin arzikin Jihar da ciyar da ita gaba.
Auwal D. Sankara,
Special Assistant to the Executive Governor of Jigawa State on New Media
(Mataimaki na Musamman ga Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa a Sabbin Kafafen Sadarwa)
04/02/2016
Abdullahi Umar Chamo
- Solvetor -
State Vice Chairman
Tsinkaya Social Network
08067323407
Jigawa state government under Alhaji Mohammad Badaru Talamiz has released about eighteen million naira for the remedial program under the Agency for Mass Education.
The Executive Secretary of the agency, Dr Abbas Abubakar Abbas made this known to Jigawa State New Media (Through Auwal D. Sankara) in his office.
He said the fund was released to the agency for the remedial program of secondary school leavers who failed their 2015 SSCE examination.
He said the program will be held at nine centers across the state.
Dr Abbas Abubakar Abbas said about six thousand students will be enrolled in the program.
He said the program was introduced by Governor Badaru Abubakar for the secondary school students who failed their SSCE in 2015.
According to him, out of over eighteen thousand students who sat for SSCE last year, only about eight hundred passed five credits including mathematics and English.
Abdullahi Umar Chamo
- Solvetor -
State Vice Chairman
Tsinkaya Social Network
02/02/2015
The Northern Nigerian Governors/Islamic Development Bank (IDB) meeting witnessed the third and last day in Jeddah, Kingdom of Saudi-Arabia.
The round-off meeting was chaired by the Vice President Operations of the Bank Dr. Mansur Mukhtar in a closed door with the Governors and some top officials managing the Bank subsidiaries, after which a technical committee was set up to look at the Nigerian laws, business advantages of the Region, and design plans towards the agreements reached with the Governors, and prioritize on the sectors that need immediate considerations.
However, the Jigawa State Governor Alhaji Mohammad Badaru Talamiz (MON, mni) have proceeded to the Holy City of Madina to pay homage to the Holy Prophet Muhammad (SAW), from there he will be proceeding to the Holy City of Makkah to perform a Lesser Hajj (UMRAH), and pray to Almighty Allah to grant him the will and wisdom to deliver the stewerdship entrusted on him.
The Governor is expected back home on Saturday.
***********************************
A yau Taron Gwamnonin Arewacin Najeriya da Jami'an Bankin Cigaba na Musulunci ya cika kwanaki uku wanda kuma shine ranar karshe na zaman, a Birnin Jeddah dake Kasar Saudi Arabia.
Wanda ya jagoranci taron karshen shine Mataimakin Shugaban Bankin Data Mansur Mukhtar a wani zama da yayi na sirri tsakanin Gwamnonin da wasu manyan jami'an Bankin.
Bayan taron an kafa wani kwamiti da zai yi duba na tsanaki akan dokokin Najeriya, da kuma yanayin kasuwancin yankin Arewacin Najeriya, da nufin yin wani tsari domin cimma burukan abinda aka tattauna tsakanin hukumomin Bankin da gwamnonin domin duba bangarorin da suka fi muhimmanci da za a fara maida hankali a kansu.
Bayan Kammala taron ne, Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Muhammad Badaru Abubakar (MON, mni) ya wuce garin Madinah domin ziyara ga Manzo Annabi Mohammad (SAW), inda bayan ziyarar zai wuce Makkah domin aikin Umrah, da kuma rokon Allah (SWT) ya bashi ikon sauke nauyin dake kansa na al'umar Jihar Jigawa.
Ana sa ran Maigirma Gwamnan zai dawo gida Najeriya a ranar Asabar mai zuwa Insha Allah.
Da fatan Allah ya dawo mana Hadimin Al'umar Jihar Jigawa lafiya, ya karbi ibadah (amin).
Auwal D. Sankara,
Special Assistant to the Executive Governor of Jigawa State on New Media
(Mataimaki na Musamman ga Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa a Sabbin Kafafen Sadarwa)
02/02/2016
Abdullahi Umar Chamo
- Solvetor -
State Vice Chairman
Tsinkaya Social Network
Jigawa State Universal Basic Education Board (SUBEB) says the state government had trained over three thousand teachers across the state.
SUBEB chairman, Alhaji Salisu Zakar disclosed this in an interview with the News Agency of Nigeria (NAN) in Dutse.
He said that beneficiaries of the training programme were selected from primary and junior secondary schools in the 27 local government areas in the state.
According to him, the step is to build the capacity of teachers in order to improve standard of education.
Alhaji Salisu Zakar said that the government had also concluded plans to recruit 4,500 teachers in the state.
He said that teachers were inadequate in primary and secondary schools across the state, and the financial implication of the proposed recruitment had been captured in the 2016 budget.
Alhaji Zakar said government had released more than 600 million naira as counterpart funds to various Federal Government education programmes to enable the state to access necessary funds to improve its basic education.
Abdullahi Umar Chamo
- Solvetor -
HOUSING
Jigawa state government in collaboration with federal mortgage bank will construct one thousand, four hundred and thirty houses in across the state.
The Managing Director of Jigawa Saving and Loan Bank, Alhaji Babangida Umar Gantsa confirmed this to our reporter in an interview.
He said one thousand one hundred and eighty; houses will be constructed in the 27 local government areas, while two hundred and fifty houses will be built in the headquarters of five Emirates.
According to him the state government is awaiting the approval from the federal Mortgage Bank for the commencement of the project.
He said the project was in line with Governor Muhammad Badaru Abubakar commitment to provide decent accommodation to workers in their local governments of origin.
The Managing Director explained that two bedroom houses would cost one million, four hundred thousand naira each, while three bedroom houses will be sold at three million, five hundred thousand naira each.
Abdullahi Umar Chamo
- Solvetor -
HEALTH
Jigawa state government is to spend over seven hundred and twenty million naira to sponsor 60 students to study Medicine in the People’s Republic of China.
Commissioner for Health Dr Abba Zakari stated this today at a meeting with the benefitting candidates of the scholarship.
Dr Abba Zakari explained that the state government had earlier announced its intention to sponsor students to study medicine abroad in which 3,700 sat for the examination, and 60 among them were selected.
He said the meeting with the prospective students today was to intimate them with the necessary information for documentation.
The commissioner noted that state government will commence the screening of another sets of student mostly females to study nursing and midwifery.
Also speaking the commissioner of Education, Science and Technology Hajia Rabi Isaq represented by the permanent secretary Malam Abdullahi Hudu charged the students to be good ambassadors while in china.
The Executive Secretary, Jigawa State Agency for Nomadic Education, Alhaji Ali Manu says that the State Government had concluded plans to establish 14 additional nomadic schools in the state.
Manu told Jigawa State New Media Office that the schools would be established in Kwangara village in Birninkudu, Kafin Baci in Kiyawa, Kulma in Jahun, Ardo Usaini in Gumel, and Kutum in Malammadori.
He said that others would be established in Kubayi in Guri, Modibawa in Miga, Jawura in Buji, Muwi in Babura, Gallekyar in Giwa and Wangara and Dojar in Dutse.
The Executive Secretary said that the State Government had also planned to renovate the existing 10 nomadic schools in some selected local government areas of the state.
He said those to be renovated were in Ladduga in Birnin Kudu, Kufito in Kaugama, Ketawa in Maigatari, Gezojin Wambai in Kazaure, Barnawa in Taura and Dolel Dabdili in Kirikasamma.
According to him, the building of new schools and renovation of existing ones are meant to increase enrolment of children in nomadic schools in the state.
Manu said that the measures would also enhance attendance among the children of nomads as well as boost the level of literacy at the grassroots.
He said that the agency had over time, in collaboration with Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria (MCBAN) in the state, senstised nomads on the importance of education.
The Executive Secretary urged the would-be beneficiaries to complement the government's effort by enrolling their children in the schools.
Manu also urged them to use the opportunity to encourage their children and wards to be educated to enhance their future prospects.
*************************************************************************
Babban Sakataren Hukumar Ilimin Makiyaya na Jihar Jigawa Alhaji Ali Manu yace Gwamnatin Jiha ta kammala shirye-shiryen ta na samar da karin Makarantu sha hudu na Ilimin Makiyaya a Jihar.
Manu ya gayawa Ofishin Sabbin Kafafen Sadarwa na Jiha cewa za a samar da wadannan makarantun ne a kauyen Kwangara dake Karamar Hukumar Birninkudu, Kafin Baci a Kiyawa, Kulma a Jahun, Ardo Usaini a Gumel, da Kutum a Karamar Hukumar Malammadori.
Yace sauran za a samar dasu ne Kubayi dake Karamar Hukumar Guri, Modibawa a Miga, Jawura a Buji, Muwi a Babura, Gallekyar a Gwiwa, sai Wangara da Dojar a Karamar Hukumar Dutse.
Babban Sakataren yace haka kuma gwamnatin Jihar ta shirya gyara makarantun Makiyayan guda goma da ake dasu a wasu kananan hukumomi, inda yace makarantun da za a gyara sun hada da wadanda suke Ladduga a Birnin Kudu, Kufito a Kaugama, Ketawa a Maigatari, Gezojin Wambai a Kazaure, Barnawa a Taura da Dolel Dabdili dake Karamar Hukumar Kirikasamma.
A cewarsa, za a gina sabbin da gyara wadanda ake dasu a Kasa ne da nufin kara fadada Ilimin makiyayan da kara samun wadanda zasu shiga makarantun domin neman Ilimi.
Manu yace wannan matakin zai kara yawan masu shiga makarantun tare da kara yawan wadanda suka iya karatu da rubutu musamman a rugage.
Yace Hukumar tasa a halin yanzu ta hada gwiwa da Kungiyar Makiyaya na Miyetti Allah na Jihar Jigawa domin wayarwa da makiyayan kai akan muhimmancin neman Ilimi.
Don haka ne Babban Sakataren Hukumar yayi kira ga wadanda zasu ci moriyar shirin da su bawa gwamnatin hadin kai wajen sanya 'ya'yansu a makarantun.
Karshe Alhaji Manu yayi kira ga iyayen yara makiyaya da su karfafa wa 'ya'yansu gwiwa wajen neman Ilimi domin rayuwarsu ta inganta nan gaba.
Auwal D. Sankara,
Special Assistant to the Executive Governor of Jigawa State on New Media
(Mataimaki na Musamman ga Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa a Sabbin Kafafen Sadarwa)
28/01/2016.
Jigawa State Universal Basic Education Board has awarded contract for the renovation and construction of additional classrooms in 12 Primary and one Junior Secondary Schools in Birnin Kudu local government area.
The Education Secretary, Alhaji Abubakar Abdullahi Iggi made this known to our reporter in the area.
He said two classrooms each are to be constructed at Kumbura, Zaramba , Dikwana and Budusu primary schools as well as three classroom at Junior secondary school Jangargari.
Alhaji Abubakar Iggi stated that four classrooms are to be renovated at Arobade, Samamiya and Dumus Yamma primary school while two classrooms are to be renovated at Lafiya, Unguwar Galadima, Giwa and Kangire primary schools as well as ten classes at Kafin Gana primary school.
He commended the board for its efforts to uplift the standard of primary and junior education in the state.
Governor Muhammad Badaru Abubakar has approved the appointment of Dr. Idris Sule Kazaure as the new Chief Medical Director of Rasheed shekoni Specialists Hospita Dutse.
A statement signed by the commissioner for Health Dr. Abba Zakari said until his appointment the new CMD is a senior lecturer department of Radiology Bayero University Kano and the senior consultant Radiologist Department Aminu Kano Teaching Hospital Kano.
The statement said the appointment is with immediate effect.