Adsent

Tuesday, 11 October 2016

YAN’KASUWA NA HADEJIA SUN YABAWA GWAMNATIN SARDAUNA/SHETTIMA.. Daga Saifullahi Abbas Hadejia.



JIHAR JIGAWA, A NIGERIA
***

Hadaddiyar kungiyar yan’kasuwa ta Hadejia ta bayyana gamsuwa bisa kulawar da Gwamnatin jihar jigawa ta nuna sakamakon iftila’in da ya samesu a kwanakin baya, Shugaban kungiyar Malam Bawada Isa ne ya bayyana haka lokacin da ya jagoranci shugabannin sauran yan kasuwa zuwa ziyarar godiya ga sakataren zartarwa na hukumar bada agajin gaggawa na jihar Jigawa a ofishinsa.

Malam Bawada Isa ya ce hakan ya nuna yadda Gwamna Muhammadu Badaru Abubakar ya damu da jin dadin al’ummar wannan jiha, A nasa jawabin sakataren zartarwa na hukumar, Alhaji Yusuf Sani Babura yace a koda yaushe burin Gwamnati shine kyautata jin dadin al’umma. Alhaji Yusuf Sani ya ce hukumar ta tallafawa mutane da dama wadanda suka gamu da iftila’i a fannoni daban daban tare da yabawa yan kasuwar bisa wannan ziyarar. Gwamnatin Jihar Jigawa a karkashin Jagorancin Gwamna Badaru Abubakar ta dukufa ne wajen taimakon Al'ummarta, hakan ne yasa Gwamnan yake maida hankali wajen taimakawa masu kananan sana'oi domin dogaro da kai. 

Rahoto daga wakilin Tsinkaya
Saifullahi Abbas Hadejia
New Media Correspondent
11/10/2016

BANKIN ZENITH TA BAIWA GWAMNATIN JIHAR JIGAWA KYAUTAR MOTAR BAS MAI CIN MUTUM 16...

ZENITH BANK DONATES 16 SEATER BUS TO JIGAWA STATE GOVERNMENT..




Zenith Bank Nigeria Plc has adopted Dutse Model International School for its Educational Intervention Programme. The Bank Zonal Manager Alhaji Umar Ahmad stated this when he paid a Courtesy Visit to Governor Muhammad Badaru Abubakar at the Government House.
He explained that this year, the Bank supported ten (10) best students selected from the Jigawa State Public Schools with Two Hundred and Fifty Thousand Naira (N250, 000.00) each as scholarship grant, in an effort to encourage them in their educational pursuit.

Alhaji Umar Ahmad pointed out that in an effort to ease official mobility; the bank donated 16 Seater Bus to Jigawa State Government as part of their Corporate Social Responsibility.
Responding, Governor Muhammad Badaru Abubakar expressed his appreciation for the visit and also thanked the management of the bank for the gesture.

He noted that the Bank and the State Government have a long cordial relationship, while urging the bank to continue with the laudable efforts.


Bankin Zenith ta zaɓi makarantar Dutse Model International School domin gudanar da shirinta na tallafawa harkar ilimi. Manajan Shiyya na Bankin Alhaji Umar Ahmad shi ya bayyana haka a yayin da ya kawowa Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Muhammad Badaru Abubakar ziyara a Gidan Gwamnati. Ya bayyana cewa, a wannan shekarar na 2016, Bankin ta zaƙulo hazikan Ɗaliban makarantun sakandare guda goma daga makarantun gwamnati dake Jihar Jigawa, inda ta tallafawa kowannensu da kuɗi Naira Dubu Ɗari Biyu Hamsin (N250, 000.00) domin ƙarfafa musu gwiwa a harkar karatunsu.

Alhaji Umar Ahmad ya nuna cewa domin rage wa bangaren gwamnatin wahalhalu ta ɓangaren sufuri ne, yasa bankin taga dacewar bayar da gudunmawar Mota ƙirar Bas mai cin mutum 16. A jawabinsa, Gwamna Muhammad Badaru ya bayyana farin cikin sa da wannan ziyara da suka kawo masa tare da yin godiya ga bankin da wannan gudunmawa da suka bayar. Ya nuna cewa Bankin da Gwamnatin Jihar Jigawa suna da kyakkyawar alaƙa tun baya, inda ya bukace su, su ci gaba da tabbatar da wannan alaƙa.

Auwal D. Sankara (Fica),
Special Assistant to the Executive Governor of Jigawa State on New Media
(Mataimaki na Musamman ga Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa a Sabbin Kafafen Sadarwa)
11/10/2016

Monday, 10 October 2016

GWAMNATIN JIHAR JIGAWA ZATA HAƊA GWIWA DA KAMFANIN ƘASAR AFIRKA TA KUDU DOMIN SAMAR DA MEGAWAT 80 NA WUTAN LANTARKI




Gwamna Muhammad Badaru Abubakar yace makamashin wutan lantarki yana sa matuƙar tasiri wajen janyo ra'ayin masu zuba jari a Jihar.
Gwamnan ya bayyana haka ne, a yayin da ya karɓi baƙuncin Manajin Daraktan Kamfanin Nova Scotia na Ƙasar Afirka ta Kudu Mr. Amit Modi tare da tawagar sa a gidan Gwamnatin Jihar Jigawa, dake Dutse.

Yace gwamnatin sa ta zagaya sassa daban daban na duniya domin nemo masu zuba jari a Jihar, don haka ake buƙatar tabbataccen wutan lantarki.
Alhaji Badaru Abubakar yace samar da lantarki ta hasken rana zai zama wani madogara ga Jihar domin janyo ra'ayin masu zuba jari a Jihar.
Gwamnan ya kuma bayyana cewa tasirin da wutan lantarki yake da shi wajen samar da masana'antu ba zai misaltu ba, don haka yace shiri yayi nisa na ƙulla yarjejeniya da kamfanin.

A nasa ɓangaren, Mai Martaba Sarkin Dutse, Alhaji Nuhu Muhammad Sunusi, yabawa Gwamnan yayi a ƙoƙarin da yayi na samar da kyakkyawar muhalli ga masu zuba jari a cikin Jihar, inda yace wannan aikin zai taɓa al'uma kai tsaye.
Tun farko a nasa jawabin, Manajin Daraktan Kamfanin samar da wutan lantarki na Nova Scotia, Mr. Amit Modi yace sun kawo ziyarar ne domin sanar da Maigirma Gwamnan irin cigaban da aka samu na gudanar da aikin.
Yace aikin wanda zai samar da ƙarfin wuta mai Megawat 80, zai lashe zunzurutun kuɗi kimanin Dala Miliyan 150.

A yayin da yake gabatarwa Maigirma Gwamnan taswirar aikin, yace za a fara aikin ne a rubu'i na uku na shekara mai zuwa.
A ƙarshe, ya ziyarci Maigirma Gwamnan da ya kai ziyara ƙasar na Afirka ta Kudu domin gane wa idanuwansa makamancin wannan aikin da kamfanin ta gudanar.
Auwal D. Sankara (Fica),
Special Assistant to the Executive Governor of Jigawa State On New Media
(Mataimaki na Musamman ga Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa a Sabbin Kafafen Sadarwa)
10/10/2016

Sunday, 2 October 2016

DAN MAJALISA SANI ZORRO YA RABA TALLAFI GA JAMA'A. Daga Rabilu S. Kadeta...



Dan majalisar wakilai ta kasa mai wakilai kananan hukumomin Gumel da Maigatari da Suletankarkar da Maigatari Alhaji Muhammad Sani Zorro ya bada tallafin kayayyakin bunkasa tattalin arziki ga mata da maza 150 na mazabarsa.

Kayayyakin tallafin sun hadar da Babura da injunan markade da injunan wuta da kuma kekunan dinki yayinda mata hamsin suka sami tallafin wake da gero da kuma naira dubu uku kowannensu.

A jawabinsa wajen bikin, Alhaji Sani Zorro yace gwamna Badaru Abubakar yana bakin kokarinsa wajen ganin ancigaba da aikin tashar wutar lantarki ta garin Gagarawa.

A jawabinsa shugaban kwamitin riko na KH Gagarawa Alhaji Aminu Sule da shugaban APC na yankin Alhaji Mutari Kale sun bayyana cewar bada kayayyakin ya dace da manufar gwamna Badaru Abubakar na bunkasa tattalin arzikin maza da matan jihar nan

Wadanda suka sami tallafin Shafiu Ubale unguwar Liman da Hajara Liman Mutumbi sun yaba da wannan karamci

Rabilu S. Kadeta
P.R.O
Tsinkaya Social Network Gumel Chapter

Saturday, 1 October 2016

BIRTHDAY TO JIGAWA STATE GOVERNOR


Our Leader, Muhammad Badaru Abubakar @54. The Executive Governor of Jigawa State Alhaji Mohammed Badaru Abubakar who clocked 54, on Thursday (born 29 September 1962) was elected governor of Jigawa State in April 2015.  He is a member of the ruling All Progressives Congress Party (APC).

Early career...

Alhaji Mohammed Badaru Abubakar was born in the Babura Local Government Area of Jigawa State. He holds a Bachelor of Science (Hons) degree in Accountancy from the Ahmadu Bello University, and he is a Member of the National Institute (MNI). He also attended the National Institute for Policy and Strategic Studies (NIPSS) Kuru, Jos.
He served as an Auditor with the Audit Department of the Ministry of Finance and Economic Planning, Kano State, in 1987 and resigned in 1991 to establish his business outfit Talamiz Company. Talamiz Company was later incorporated as Talamiz Nigeria Limited, which later gave birth to subsidiaries such as Talamiz Motors, Talamiz Consumer Company, Talamiz Transport, Talamiz Commodities, Talamiz Properties, Talamiz Poultry and Farms, and Talamiz Petroleum.

He is also the Chairman of Talamiz Oil Mill Limited, Socar Talamiz Limited, RMR shipping Bv, AML Bonded Terminal, ALUAFRIC Cairo and a Director of Sahih Nigeria Limited.

He is a Recipient of National Honour of the Member of the Order of the Niger (MON) and Traditional Titles Holder of Sardauna of Ringim Emirate, and Wali of Jahun, all in Jigawa State.

Governor of Jigawa State Alhaji
Badaru Abubakar ran unsuccessfully for election on 26 April 2011. But lost to Sule Lamido who polled 676,307 votes, with runner-up Badaru Abubakar of the Action Congress of Nigeria (ACN) scoring 343,177 votes
In 2015 the Jigawa State All Progressives Congress (APC) governorship candidate, Alhaji Badaru Abubakar, was declared winner of the April 11 governorship election in the state. Announcing the results, Prof. James Ayatsa, said Alhaji Abubakar of APC scored 648,045 votes, while PDP candidate, Alhaji Aminu Ibrahim Ringim polled 479,447.

Our Wishes
As our Leader and Mentor clocked 54, our Governor is fondly remembered for the good leadership he has been providing and astonishing transformation that has taken place in Jigawa State despite the economic downturn. It is pleasing to acknowledge that since he assumed his present position, he has demonstrated uncommon dedication and commitment in the service to Jigawa State and our dear country, Nigeria.

Our wish and prayer is for the Almighty Allah to continue to strengthen him for more fruitful services to Jigawa State and Nigeria as a whole.

Once again, wishing His Excellency Happy Birthday and many happy returns!

Auwal D. Sankara,
S.A. Media.

Wednesday, 28 September 2016

GWAMNA BADARU ABUBAKAR YA KAI ZIYARAR TA'AZIYYA GA IYALAN SEN. DANZOMO. .





Gwamna Muhammad Badaru Abubakar na Jihar Jigawa ya Halarci ziyarar ta'aziyya ga iyalan tsohon Sanatan Jigawa ta Arewa maso Yamma, Sanata Dalha Danzomo, a gidan sa dake Unguwar Hotoro, a jihar Kano.

Tsohon Sanatan wanda ya rasu a daren jiya an yi masa sutura a yau da binne shi kamar yadda Addinin Musulunci ya tanadar. Gwamna Muhammad Badaru yace tsohon Sanatan mai kishin ƙasa ne kuma gogaggen ɗan Siyasa wanda ya bautawa al'umarsa tuƙuru. Daga nan yayi masa addu'ar samun rahama, ya kuma baiwa iyalansa haƙurin jure rashin.

A wani labari makamancin wannan, Gwamna Muhammad Badaru ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan tsohon Babban Mai Shari'a na Ƙasa, Mai Shari'a Dahiru Mustapha, wanda yayi rashin ƙanwarsa Hajiya Hafsatu Mustapha. Gwamnan yayi addu'ar Allah yayi mata rahama, ya kuma baiwa iyalanta haƙurin jure wannan Babban Rashi.

Auwal D. Sankara (Fica),
Special Assistant to the Executive Governor of Jigawa State on New Media

(Mataimaki na Musamman ga Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa a Sabbin Kafafen Sadarwa)
28/09/2016

Tuesday, 27 September 2016

DAGA MAJALISSAR JIHAR JIGAWA.. Rahoton Isah Ramin Hudu.



Majalissar dokokin Jihar Jigawa ta amince da karin wa'adin watanni Shida ga Shugabannin Kwamitotin riko na kananan hukumomin Jihar 27, Shugaban majalisaar Hon. Idris Garba Jahun ne, ya sanarda hakan a zaman majalissar na yau bayan dawowarsu daga hutun Babbar Sallah.

Tunda farko dai Dan majalissar Dokokin jiha mai wakiltar Mazabar Kazaure Hon. Barr. Yusuf Gada wadda shine mataimakin bulaliyar majalissar ya gabatar da kudirin Karin wa'adin watanni Shidan, abisa tanadin Sashe na 7 na dokar kananan hukumomin jihar jigawa.
Daga nan kudirin yasamu goyon bayan Dan majalissa mai wakiltar Mazabar Bulangu, Hon. Abudullahi Muhammad Toyin.

Muna Adduar Allah Ya Kara Tayasu Riko. Ya Cigaba Da Taimakon Gwamnatin Muhammadu Badaru Abubakar (Kadimul Islam) Da Mataimakinsa Barr. Ibrahim Hassan Hadejia.

Monday, 26 September 2016

ZA'A KEWAYE DUKKANIN MAKARANTUN PRIMARY DA KANANAN MAKARANTUN SAKANDIRE NA JIHAR JIGAWA. Daga Yahya Salisu Gabari.



Hukumar ilmi a matakin farko ta jihar Jigawa tace tana shirye shiryen kewaye makarantun firamare da kananan makarantun sakandaren
jihar nan domin kare su daga cin kan iyaka, Shugaban hukumar Alhaji Salisu Zakar ya bada tabbacin haka a lokacin da shugabannin kwamitin kula da harkokin ilmi na makarantun Kafin Hausa Mallam Madori suka ziyarci ofishinsa.

Shugaban Yace gwamnatin jiha tana yin dukkan abinda ya dace wajen kyautata yanayin koyo da koyarwa a makarantun jihar nan, tare da
alkawarin duba bukatun da suka gabatar. Alhaji Salisu Zakar ya yaba da irin gudunmawar da kwamitocin kula da harkokin ilmi na makarantu ke bayarwa wajen hana cin iyakokin makarantu. Tunda farko dai wakilin shugaban kwamitin Alhaji Abubakar Hassan ya shaidawa shugaban
hukumar cewar sun kawo ziyarar ne domin neman gina musu karamar sikandaren Arabiyya a unguwar shagari, sakamakon yawan jama'a da yankin yake dashi.

Sunday, 25 September 2016

GWAMNA BADARU ABUBAKAR YA KAI ZIYARAR TA'AZIYYA KANYA BUBBA.


Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Muhammad Badaru Abubakar (MON, mni) a yau ya tafi garin Kanya Babba dake Ƙaramar Hukumar Babura domin ta'aziyyar matasa goma sha biyu da suka rasa rayukansu.

Matasan sun rasu ne sanadiyyar haɗarin mota da ya rutsa dasu a hanyar su ta zuwa Jihar Legas, bayan Bikin Babban Sallah.

Gwamna Muhammad Badaru ya je ta'aziyyar ne a fadan Maigirma Hakimin Kanya Babba kuma Makaman Ringim Alhaji Muhammadu Ibrahim.

Gwamna Badaru yace rasa waɗannan matasa abun alhini ne, kuma ba wai rashi ne ga al'umar Kanya Babba ko Ƙaramar Hukumar Babura kaɗai, yace babban rashi ne ga ɗaukacin al'umar Jihar Jigawa.

Gwamnan yace yana kyautata zaton mamatan suna cikin rahama, saboda sun rasa rayukansu ne a madaidaiciyar hanya, ta neman halak.

Gwamna Badaru yayi addu'ar Allah ya jikan mamatan, ya kuma bawa waɗanda suka samu raunuka lafiya, ya kuma bawa iyalan mamatan haƙurin jure wannan Babban Rashi.

A jawabinsa, Maigirma, Makaman Ringim kuma Hakimin Kanya Babba Alhaji Muhammadu Ibrahim ya godewa Maigirma Gwamnan da wannan ziyarar ta'aziyyar da ya zo musu, inda yace wannan hali ne na Shugaban da ya damu da al'umar sa.

A nan Hakimin yayi addu'ar Allah ya maida Maigirma Gwamnan da ƴan tawagar sa gida lafiya, ya kuma basu ladan ta'aziyya.

Auwal D. Sankara (Fica),
Special Assistant to the Executive Governor of Jigawa State on New Media
(Mataimaki na Musamman ga Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa a Sabbin Kafafen Sadarwa)
25/09/2016

Friday, 23 September 2016

WA KE DA ALHAKIN TSARE BISHIR DAUDA??? Daga Isah Ramin Hudu

Wa keda Alhakin Tsare Sakataren Kungiyar Muryar Talaka Comrade Bishir Dauda? Gwamnatin Jihar Katsina ce ko kuwa? Bishir Dauda wadda yayi fice a Harkokin Kungiyoyi musannan kungiyar Muryar Takaka wadda shine Sakatarenta na kasa, jiya muka samu labarin kamashi da jami'an tsaro sukayi bayan kama shugaban Social Media na katsina da akayi.

Kawo yanzu dai bamu samu labarin Dalilin da yasa aka kamashi ba,
Idan har tabbata Gwamnatin Jihar Katsina ce. To a wani Dalili?

Idan babu wani dalili, to yazama wajibi ku sako mana Abin mu
Madamar gwamnatin Katsina tayi biris da wannan kiranye.....
To fa ta kwana da samun caccaka daga 'ya'yan kungiyar Muryar Talaka a gidajen Radio da Jaridu da dukkan wata kafa da doka ta laminta.
Idan yaso ta tattara dukkan 'yan kungiyar Muryar Talaka a turasu gidan kaso.

#Free_Bishir_Dauda

Friday, 12 August 2016

JAJANTAWA GA AL'UMAR JIHAR JIGAWA...



Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Muhammad Badaru Abubakar (MON, mni) yana jajantawa ɗaukacin al'umar Jihar Jigawa musamman al'ummomin Ƙananan Hukumomi da yankunan da ambaliyar ruwa ya masa ta'adi. 

Haƙiƙa wannan ibtila'i yana zuwa ne a daidai lokacin da Gwamnatin Jiha ta tashi haiƙan wajen ganin an kawo ƙarshen ire-iren waɗannan matsaloli na din-din-din, duba da irin hoɓɓasa da gwamnatin ke yi na samar da tituna da magudanan ruwa a duk faɗin Ƙananan Hukumomin Jihar. 

Duk da cewa Hukumar dake Harsashen Yanayi tace za'a samu Ambaliyar Ruwa a wasu Jihohi har da Jigawa, sannan Hukumar bada agajin gaggawa ta gargadi al'ummomin jihohin da ma wadanda suke makwaftaka dasu da suyi taka tsantsan, hakan ne yasa gwamnati ta tashi haiƙan don ganin an rage ƙarfin wannan matsaloli a gajeren zango da kawo ƙarshensu gaba ɗaya a dogon zango. 

Maigirma Gwamna ya bada umurni a kafa Kwamiti mai Ƙarfi da zai zagaya ya duba irin ɓarnar da ruwa yayi da nufin kawowa waɗanda abun ya shafa agaji na gaggawa. 

Maigirma Gwamnan yayi kira ga jama'a da su ƙara kula sosai wajen ganin an kare afkuwar hakan ta hanyar gyaran magudanan ruwa da yin cikon ƙasa a wuraren da ake buƙata, kuma ita ma a nata ɓangaren gwamnati zata shigo gadan-gadan don magance matsalar gaba ɗaya. 

A ƙarshe Maigirma Gwamnan yayi addu'ar Allah ya kare afkuwar hakan nan gaba, ya kuma maida alherin abinda aka rasa. 

Auwal D. Sankara, 
Mataimaki na Musamman ga Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa a Sabbin Kafafen Sadarwa. 
12/08/2016

posted from Bloggeroid

Wednesday, 3 August 2016

GWAMNA MUHAMMAD BADARU YACE BA DON MUZGUNUWA WANI AKE TANTANCE MALAMAN MAKARANTUN FIRAMARE BA...




Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Muhammad Badaru Abubakar (MON, mni) ya karbi bakuncin Shugabancin Gamayyar Kungiyoyin Matasan Jam'iyyar APC na Kananan Hukumomi 27 na Jihar Jigawa.
Kwamared Saleh Birniwa wanda ya jagoranci tawagar a matsayinsa na Shugaban Gamayyar Kungiyoyin yace sun kawo ziyarar ne domin taya Maigirma Gwamna murnar nasarar da ya samu a shekara guda da ya samu yana mulkin Jihar Jigawa, tare da jaddada goyon bayan su da hadin kansu ga Gwamnatin na Maigirma Gwamna.

Kwamared Birniwa ya yabawa irin matakan da ya dauke na tsantseni da sanya ido a dukiyar al'umar Jihar domin kai bantenta tsakanin takwarorinta, wanda shine dalilin da yasa Ma'aikatan Jihar ke samun albashinsu akan kari, tare da cigaba da ayyukan raya kasa, musamman ayyukan tituna da ake yi a fadin Jihar, wanda haka ne ma yasa ake kiran sa da "Baba Mai Kwakuleta".

Kwamared Saleh Birniwa yayi kuma kira ga Maigirma Gwamnan da ya duba irin hanyoyi da aka bi na daukan malaman makarantun firamare a gwamnatin da ta shude, duba da korafe korafen da aka samu, wanda ya janyo aikin da ake yi a halin yanzu na tantance Malaman bangaren. A karshe, Shugaban ya godewa Maigirma Gwamnan na fadada hanyoyin bunkasa tattalin arzikin Jihar da samar da kyakkyawan tsari ga masu zuba jari a cikin Jihar.

A jawabinsa, Maigirma Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ya bayyana farin cikin sa ga wannan muhimmiyar ziyara da aka kawo masa, inda yace ziyarar na 'yan cikin gida ne wanda suke da ruwa da tsaki a samuwar gwamnatin.
Gwamna Badaru ya bayyana cewa Gwamnatin sa tana iya kokarinta na farfado da harkokin tattalin arzikin Jihar da kuma kulawa na musamman da take baiwa bangarorin Ilimi da na lafiya.
Gwamnan ya kara da cewa ayyukan tantance malaman makarantun firamare da ake yi a halin yanzu ba wai domin musguna wani ake yi ba, sai don karfafa bangaren.

A karshe Gwamna Muhammad Badaru ya yabawa musu da irin hakuri, juriya da fahimta da irin kokarin da suke yi na wayar da kan al'uma halin da gwamnati ta tsinci kanta a ciki na tabarbarewar tattalin arziki da kuma irin matakai da ake dauka na shawo kan lamuran, inda ya tabbatar musu da cewa matsalolin masu wucewa ne.

Rahoto daga Wakilin Tsinkaya a Gidan Gwamnati.

posted from Bloggeroid

GWAMNA MUHAMMAD BADARU YACE BA DON MUZGUNUWA WANI AKE TANTANCE MALAMAN MAKARANTUN FIRAMARE BA...




Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Muhammad Badaru Abubakar (MON, mni) ya karbi bakuncin Shugabancin Gamayyar Kungiyoyin Matasan Jam'iyyar APC na Kananan Hukumomi 27 na Jihar Jigawa.
Kwamared Saleh Birniwa wanda ya jagoranci tawagar a matsayinsa na Shugaban Gamayyar Kungiyoyin yace sun kawo ziyarar ne domin taya Maigirma Gwamna murnar nasarar da ya samu a shekara guda da ya samu yana mulkin Jihar Jigawa, tare da jaddada goyon bayan su da hadin kansu ga Gwamnatin na Maigirma Gwamna.

Kwamared Birniwa ya yabawa irin matakan da ya dauke na tsantseni da sanya ido a dukiyar al'umar Jihar domin kai bantenta tsakanin takwarorinta, wanda shine dalilin da yasa Ma'aikatan Jihar ke samun albashinsu akan kari, tare da cigaba da ayyukan raya kasa, musamman ayyukan tituna da ake yi a fadin Jihar, wanda haka ne ma yasa ake kiran sa da "Baba Mai Kwakuleta".

Kwamared Saleh Birniwa yayi kuma kira ga Maigirma Gwamnan da ya duba irin hanyoyi da aka bi na daukan malaman makarantun firamare a gwamnatin da ta shude, duba da korafe korafen da aka samu, wanda ya janyo aikin da ake yi a halin yanzu na tantance Malaman bangaren.

A karshe, Shugaban ya godewa Maigirma Gwamnan na fadada hanyoyin bunkasa tattalin arzikin Jihar da samar da kyakkyawan tsari ga masu zuba jari a cikin Jihar.

A jawabinsa, Maigirma Gwamna Muhammad Badaru Abubakar ya bayyana farin cikin sa ga wannan muhimmiyar ziyara da aka kawo masa, inda yace ziyarar na 'yan cikin gida ne wanda suke da ruwa da tsaki a samuwar gwamnatin.
Gwamna Badaru ya bayyana cewa Gwamnatin sa tana iya kokarinta na farfado da harkokin tattalin arzikin Jihar da kuma kulawa na musamman da take baiwa bangarorin Ilimi da na lafiya.
Gwamnan ya kara da cewa ayyukan tantance malaman makarantun firamare da ake yi a halin yanzu ba wai domin musguna wani ake yi ba, sai don karfafa bangaren.

A karshe Gwamna Muhammad Badaru ya yabawa musu da irin hakuri, juriya da fahimta da irin kokarin da suke yi na wayar da kan al'uma halin da gwamnati ta tsinci kanta a ciki na tabarbarewar tattalin arziki da kuma irin matakai da ake dauka na shawo kan lamuran, inda ya tabbatar musu da cewa matsalolin masu wucewa ne.

RAHOTO DAGA WAKILIN TSINKAYA A GIDAN GWAMNATI.

Sunday, 10 July 2016

(NBA) NATIONAL ELECTION 2016 - ABUBAKAR GARBA FOR THE POST OF ASSISTANT PUBLICITY SECRETARY...




Dear SANs, seniors, distinguished learned colleagues,brothers & sisters and well wishers, as you are all aware, the tenure of the current NBA national exco expires August this year. Consequently interested members nation wide were requested by the ELCOM to indicate their respective interests to run for all the offices pursuant to which I submitted my nomination to contest the post of ass. Pub sec.

Thereafter nomination was closed & in line with the provisions of the new NBA constitution 2015 all the candidates were screened, synthesized & sifted and duly notified of their candidature just 2 days ago. Happily I am one of such candidates that stand the test of new constitution & eminently qualified to contest come 30th & 31st of this month. I however feel that I can't do it alone without your supports. I therefore use this medium to solicit for your support, votes and prayers to make my ambition a success. You may wish to read my manifesto in my subsequent post.

Sunday, 3 July 2016

AL'ADUN KASAR HADEJIA....



WASU DAGA CIKIN AL’ADUNMU KYAWAWA…
Kasar Hadejia mutanen cikinta suna da Al’adunsu kyawawa wadda suka dace da koyarwar Addinin musulunci, wadannan Al’adu saboda kyawunsu yasa mun taso a cikin kyakkyawan tsari da taimakon Junanmu. Shekaru da dama da suka gabata zakaga mutumin Hadejia bubba da yaro yana da Tarbiyyar idan yaga bubban mutum ya gaidashi, kokuma idan yaganshi da kaya a hannu yaje ya karveshi, wannan Al’ada tana da kyau kuma tayi daidai da tsarin Addinin musulunci. Sannan a shekarun baya duk Unguwar da kaje zakaga tsarin zamantakewarsu akwai ban sha’awa, domin wurin zaman manya daban na yara daban sannan idan zaka wuce Bubban mutum yana zaune zaka cire Takalmi sai ka wuce sannan ka saka. Wani abin ban sha’awa shine Lokacin cin Abinci babu yadda zakaga mutum yaci abinci shi kadai ai haduwa ake mutum huxu ko biyar ake ci tare domin neman Albarka. Wannan ya nuna akwai son juna a tsakaninmu, domin wadda Allah bai bashi ikon yin abinci a gidansa ba to bazai wuni da yunwa ba domin idan yazo Dandali zaici tare da ‘yan-uwansa. Haka yara matasa suma kowa yakan dauko abinci daga gidansu a fito a hadu a ci, wannan muke kira da suna Ciyayya.

ZAMANTAKEWA…
Zamantakewa wata kalma ce da take nuni ga yanayin yadda mutum yake rayuwarsa tare da Abokan zamansa wadda Allah ya hadasu, walau a zaman Makwaftaka ko sana’a da sauransu.

TSARIN SHUGABANCHI…
Shugabanci yana nufin rikon on ragamar Al’umma da basu Umarni da kuma yi musu Jagoranci bisa tafarkin da suka aminta dashi, sannan da tsara musu Dokoki da sasanta tsakaninsu. A Kasar Hadejia tsarin shugabanci ya faro ne tun daga cikin gida inda mutum a gidansa shine shugaba mai shirya komai da kuma bada Doka da Oda, sannan sai shugabancin Unguwa wadda ya kasance kowace Unguwa tana da nata shugaban mai sawa da hanawa da bada umarni shine muke kiransa da suna Mai-unguwa. Duk wani umarni yana fitowa ne daga bakin Mai-unguwa kamar hani da kuma sawa. Shi wannan Mai-unguwa duk abinda ya shafi Unguwarsa shine keda iko akai, kamar Umarni, hani, sasanto tsakanin mutane. Kuma duk Bakon da yazo wannan Unguwa akan kaishi gidan Mai-unguwa ne domin shike da Alhakin yaji abinda ke tafe dashi idan mazauni ne shine da hakkin bashi masauki ta haka ake tsaftace Nagari da Mugu a cikin Unguwa. Baya da Mai-unguwa a gari akwai Malami wadda idan wani Bakon malami yazo wurin Wannan malamin za’a kaishi shi zai bashi masauki sannan yaji Dalilin abinda ke tafe dashi. Haka kuma Idan Bakon dan kasuwa ne akan kaishi Gidan Zangoma wadda shine da hakkin saukar Baki musammam masu saye da sayarwa, shi zangoma shine zai tambayeshi irin Hajojin da yake sayarwa kokuma yake saye domin ya sadashi da masu ciniki. Kaga duk wannan yana nuna muna da kyakkyawan tsari na zamantakewa wadda duk mutumin da ya shigo kasar Hadejia ansan Dalilin zuwansa da kuma abinda yazo yi. A duk lokacin da aka samu hakan shi Mai-unguwa shike da Alhakin sanarwa Bulama sannan Bulama ya sanarda Hakiminsa, shi kuma Hakimi zai sanarda Majalissar Sarki.

Wannan tsarin shugabanci shi ake amfani dashi a kasar Hadejia har lokacin zuwan Turawan Mulkin Mallaka. Koda yake Turawa ma da sukazo sai suka lura cewa muna da kyakkyawan tsari na shugabanci, dan haka sai suka nemi Hadin kan Sarakunanmu ya zamanto zasu bada Umarni ne ga Sarakuna sannan Sarakuna su bada Umarni ga Talakawansu. Turawa sunzo sun samemu da Al’adunmu kyawawa sannan muna da tsari na shugabanci kamar yadda Addinin Musulunci ya tanada mana, wannan dalili yasa Turawa suka samu damar Mulkarmu ba tare da sunsha wahala ba.

posted from Bloggeroid

Monday, 27 June 2016

MA'AIKATAR GONA.... By Aminu Ali.



Ma'aikar Gona Ta Jihar Jigawa Ta Kafa
Committee Mai Wakilai Mutum Bakwai (7)
Domin Bullo Da Yadda Za'a fara Safarar
Dabbobin Gida Daga Jihar Jigawa Zuwa
Kasar Saudiyya. Dabbobin Da Za ayi Safarar Tasu sun Hada da shanu, Rakuma, Akuyoyi da kuma Tinkiyoyi.
Commissioner Ma'aikatar Gona Ta Jihar
Jigawa Alh Kabiru Ali ne Ya Bayyana
Hakan Ayayin da Yake Kaddamar da
Kwamitin a Office Dinsa Alh Kabiru Ali
Yace Makasudin wannan kwamiti shine Ya lalumo Dabbobin Da Za'a dinga Safararsu Kwamishinan Shine Wanda Zai Kula Da Shirin Domin Ganin Anyi Aiki Ba Dare Ba Rana Domin Tabbatuwar Ansamu Nasarar Shirin Kwamitin Wanda Dr Salisu Abdullahi Yake A Matsayin Shugaba da kuma Bashir Abdu Ringim a Matsayin Secretary sauran yan Kwamitin Sunhadar da Mal Idris Isyaku da Abdullahi Sunusi da Muhammad Idris.

Dayake Magana a Matsayinsa na Chairman din Kwamiti Dr Salisu Abdullahi
Yayi Alkawarin Bada Tabbacin Gaskiya da
Rikon Amana Bisa Wannan Aiki da Aka
Doramusu.
***
Aminu Ali
Tsinkaya social network.

posted from Bloggeroid

Friday, 17 June 2016

GWAMNAN JIHAR JIGAWA YA HALARCI BUDE MASALLACIN JUMA'A A GARIN TSAUNI. By Saifullahi Abbas Hadejia



The Executive Governor of Jigawa State Alhaji Muhammad Badaru Abubakar (MON, mni) has today attended the commissioning of Juma'at Masjid (Mosque) at Tsauni Village of Wurno town in Birnin Kudu Local Government.

In his sermon, the chief Imam of the mosque, Ustaz Bayero Jigawar Sarki admonished people to seek for knowledge.

He said it is only with adequate Islamic knowledge that one can worship Allah as enshrined in the holy Qur'an and the Hadith of the Prophet.

The Imam enjoined Muslims to assist the less privileged in the society especially in this month of Ramadan.

He concluded the sermon with offering prayers for peace and development in the State and Country at large.

Also in attendance in the Commissioning Ceremony were the Honourable Minister of Water Resources Alhaji Sulaiman Adamu, Deputy Governor Barr. Ibrahim Hassan Hadejia, Emir of Dutse, Alhaji Nuhu Muhammad Sunusi, Senator Sabo Muhammad Nakudu, Senator Abdul Ningi, APC Chieftain Farouq Adamu Aliyu, Secretary to the State Government, Alhaji Adamu Abdulkadir Fanini, Member Representing Birnin Kudu/Buji Magaji Da'u Aliyu, some Commissioners, Special Advisers and Special Assistants as well as other Muslim Ummah.
**
Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Muhammad Badaru Abubakar (MON, mni) a yau ya halarci taron bude Masallacin Jumu'a dake Kauyen Tsauni na garin Wurno a Karamar Hukumar Birnin Kudu.

A hudubarsa, Babban Limamin Masallacin Jumu'ar Ustaz Bayero Jigawar Sarki yayi kira ga jama'a da su dage da neman ilimi.

Yace sai da ilimin addini ne kadai Dan Adam zai bautawa Allah kamar yadda Kur'ani da Hadisai suka kawo.

Babban Limamin ya kuma yi kira da a rika taimakawa marasa karfi musamman a wannan wata mai albarka na Ramadan.

A karshe Limamin yayi adfu'ar zaman lafiya da cigaba ga Jiha da Kasa baki daya.

Sauran wadanda suka halarci taron sun hada da Ministan Albarkatun Ruwa Alhaji Sulaiman Adamu, Mataimakin Gwamnan Jiha Barista Ibrahim Hassan Hadejia, Mai Martaba Sarkin Dutse Alhaji Nuhu Muhammad Sunusi, Sanata Sabo Muhammad Nakudu, Sanata Abdul Ningi, Jagoran Jam'iyar APC Farouq Adamu Aliyu, Sakataren Gwamnatin Jiha, Alhaji Adamu Abdulkadir Fanini, Wakilin Tarayya na Birnin Kudu/Buji Magaji Da'u Aliyu, Kwamishinoni, masu bada shawara da mataimaka na musamman da sauran al'ummah.

Auwal D. Sankara,
Special Assistant to the Executive Governor of Jigawa State on New Media
(Mataimaki na Musamman ga Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa a Sabbin Kafafen Sadarwa)
17/06/2016

posted from Bloggeroid

Thursday, 16 June 2016

BADARUN NAN DAI 2019 By Kabiru Maigari Gumel

2019 BADARUN NAN DAI.
***      ***     ****
Idan har ka kasanche ma'abochin Tsinkayar lamurra,to ba zaka sha wahala wajen gane manufa da aqidar SARDAUNA ta son kyautatawa talakawa da son chiyar da Jihar jigawa gaba ba.

 Tsaya tsai ka kayi duba da yadda lamurra suke gudana a najeriya,amma hakan bai sanyaya gwiwar Adalin gwabnan mu ba,wajen zaqulo duk wata hanya da yasan zata kyautata rayuwar 'yan jiharsa.
***- ***-   ***-
WALLAHI nayi imanin da za'a zuba dukkanin gwabnonin najeriya a faifai ace ayi musanye da kaga yadda za'ayi wawason Khadimul Islami Malam Muhammadu Badaru.
Ya ALLAH bana daga chikin masu yiwa ni'imarKA butulchi,a kullum ina mai qara jaddada godiyata a gareKA daKA azurtamu da Mai Talamiz a matsayin Gwabnanmu.
YA ALLAH Ka iya masa sannan Ka bashi ikon gudanar da mulkinsa cikin nasara.
#BADARUtill2023.

Kabiru Maigari Gumel.
TSINKAYA SOCIAL NETWORK jigawa state.

Sunday, 20 March 2016

14. SARKIN HADEJIA HARUNA DAN ABDULKADIR… (1950-1984)


Bayan rasuwar sarkin Hadejia Usman a shekarar 1950, sai aka nada Chiroman Hadejia Mallam Haruna a matsayin sarkin Hadejia na goma sha hudu(14), kafin nadin nasa shine chiroman Hadejia Hakimin Kafin-hausa. An nada shi a ranar Talata 1/august/1950, kafin ya zama sarki shine chiroman Hadejia Hakimin Kasar Kafin-hausa. Yayi karatun Allo a wurin Limamin Hadejia Muhammadu, yana karatun ne aka daukoshi aka masa sarautar chiroman Hadejia Hakimin Gundumar Guri a shekarar 1921. Bayan yayi shekara biyu yana Hakimcin Guri sai aka kaishi makarantar Lardi dake shahuci kano a shekarar 1923, sannan aka nada wakilin Hakimi aka tura Gundumar ta Guri. A farkon watan April 1950 an canjashi zuwa Hakimin Kafin-hausa, daga nan bai jima ba sai Allah ya yiwa Sarkin Hadejia Usman rasuwa kuma aka zabeshi ya zama sarkin Hadejia na goma sha hudu (14). Hadejia A yau! By Ismaila A. Sabo.

Bayan zamansa sarki Alhaji Haruna Abdulkadir sai yaci gaba da ayyukan raya kasa inda ya fadada aikin ilmi yasa aka gina makarantun primary a manyan garuruwan kasar Hadejia inda adadinsu ya kai har guda Talatin da biyar (35), sannan aka daga darajar makarantar middle ta fantai ta zama sakandire kuma aka kara yawan ajujuwa da dakin kwanan malamai. A bangaren yaki da jahilci shima an gina ofis don kula da koyar da dattijai Ilmi, sannan aka bude makarantun islamiyya Birni da karkara kuma ake koyawa mata sana’ar hannu. A zamaninsa Sarkin Hadejia Haruna ya gina dakin Nazari da adana littatafai (Library) a garin Hadejia inda aka ginata a yamma da Ramin Nasarawa dake unguwar Ilallah, kuma aka zuba littatafai da Jaridu na kasar nan dama kasashen ketare don jama’a su samu damar yin nazari. A gefe daya kuma aka saka Radio da Garmaho da Majigi don nishadantar da jama’a da jin halinda kasa take ciki.
A zamaninsa sarkin Hadejia Haruna ya gina............ www.facebook.com/Ismaila.asabo http://bit.ly/K2WOg4

posted from Bloggeroid

Friday, 4 March 2016

JIGAWA STATE GOVERNOR CONDOLE GOV. GANDUJE...



The Executive Governor of Jigawa State Alhaji Muhammad Badaru Abubakar (MON, mni) on behalf of his family, the government and good people of Jigawa condoles with the Executive Governor of Kano State His Excellency Dr. Abdullahi Umar Ganduje (OFR), his family, the government and good people of Kano State for the loss of his mother.

May Allah (SWT) forgive the deceased, reward her with Jannat-el-Firdaus and give the family the fortitude to hear the loss (amin summa amin)
**
Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Muhammad Badaru Abubakar (MON, mni), a madadin Iyalansa, gwamnati da al'umar Jihar Jigawa, yana mika sakon ta'aziyarsa ga Maigirma Gwamnan Jihar Kano, Iyalansa, gwamnati da al'umar Jihar Kano dangane da rasuwar Mahaifiyar Maigirma Gwamnan.

Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa yana addu'ar Allah ya jikan Marigayiyar, ya yafe mata kurakuranta, ya mata sakayya da gidan Aljannah. Su kuma iyalai da 'yan uwanta Allah ya basu hakurin jure wannan babban rashi (amin summa amin).

Auwal D. Sankara,
Special Assistant to the Executive Governor of Jigawa State on New Media
(Mataimaki na Musamman ga Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa a Sabbin Kafafen Sadarwa)
04/03/2016

posted from Bloggeroid

PRESIDENT BUHARI CONGRATULATES CHIEF OBASANJO AS HE TURNS 79


President Muhammadu Buhari heartily congratulates former President of Nigeria and elder statesman, Chief Olusegun Obasanjo (GCFR), as he turns 79 years old on March 5, 2016.

The President affirms that the former president, who is approaching the octogenarian cycle, has contributed immensely to the institutionalization of democracy in Nigeria and Africa through his personal sacrifice, extensive local and international networks, and God-given wisdom.

President Buhari believes that Chief Obasanjo’s place in global history is assured for successfully handing over power to a civilian government in 1979 after serving as a military Head of State, and returning to power in 1999 through elections to stabilize the polity, during which he most remarkably negotiated a debt relief for Nigeria.

The President warmly commends Chief Obasanjo’s vision and commitment to the growth of Nigeria and Africa, which translated into a historical growth rate of 6 percent for the Nigerian economy after a long period of slow growth, and also created a rippling effect that buoyed other African economies.

As he turns 79, the President avers that the former president’s regular shuttles across Nigeria and Africa to counsel on economic, social and political issues, and his willingness to head election monitoring teams that have heralded smooth transitions in many countries are legacies which generations will remain grateful.

President Buhari prays that the Almighty God will grant the Balogun of the Owu lineage, who is also the Ekerin Balogun of the Egba clan, long life and strength to continue his service to humanity.

Garba Shehu
Senior Special Assistant to the President
(Media& Publicity)
March 4, 2016

posted from Bloggeroid

WE’LL URGENTLY DEVELOP AGRICULTURE AND OTHER SECTORS TO OVERCOME HARSH EFFECTS OF LOWER OIL PRICES – PRESIDENT BUHARI


President Muhammadu Buhari said late Tuesday in Riyadh that his administration was fully committed to increasing the productivity of Nigeria’s agriculture and solid minerals sectors to save the nation from the harsh effects of lower crude oil prices.

Speaking at a meeting with leading members of the Council of Saudi Arabia’s Chambers of Commerce and Industry, President Buhari said that with declining revenues from crude oil exports, Nigeria’s hopes of economic resurgence now lie in the rapid development of its immense agricultural and solid mineral resources.
Inviting Saudi Arabian businessmen to invest in both sectors, the President said that his administration will welcome greater foreign investment in support of its efforts to rapidly diversify the Nigerian economy.

President Buhari said that Nigeria had regrettably depended too much on crude oil exports to the neglect of other resources and was now paying a harsh price for failing to diversify its economy early enough.

“With the downturn in the global prices of oil, we now have to prospect our solid minerals. We have to return to agriculture. Mining and agriculture are our hopes now. We will welcome investments in these areas. We will appreciate an in-flow of more resources and expertise to help us achieve our objective of economic diversification," the President said.

The governors of Osun, Ogun, Katsina, Borno, and Zamfara states, who were part of the President's delegation, took turns to address the Saudi Arabian businessmen on investment possibilities in their states, assuring them of good returns.

The Chairman of the Council of the Saudi Arabian Chambers of Commerce and Industry, Dr Abdulrahman Al Zamil said that agriculture was a very important area of investment for its members, adding that they were already in Brazil, the United States of America and Sudan, "where we have huge farms."

Declaring that they were willing to invest in Nigeria, Dr Abdulrahman Al Zamil said that the Saudis were the leading investors in Egypt, Morocco, Tunisia, Kenya and Ethiopia.

Femi Adesina
Special Adviser to the President
(Media & Publicity)
February 24, 2016

posted from Bloggeroid

Thursday, 4 February 2016

JIGAWA STATE NEWS TODAY...

Jigawa State Government has attributed the delay in the last month salary as a result of the change of Monthly Federation Account Meeting.

The Acting Governor, Barrister Ibrahim Hassan Hadejia stated this while briefing newsmen in his office. 

Barrister Ibrahim Hassan was commenting on rumors being speculated on the delay on payment of last month salary by the State Government.

The Acting Governor who described the economic meltdown as the main challenge facing governments at all levels said presently about Thirteen Local Governments could not pay Workers Salary without State Government bail out.

He said a number of policies and majors have been taken to ensure smooth running of government activities due to the financial crisis in the country.

Speaking on improving the internally generated revenue (IGR), Barrister Ibrahim Hassan explained that government is looking at the possibility of updating
Laws governing revenue collection in the State.

He also called on the people to understand the present situation and support government in its effort to revamp the state ailing economy.
**********************************
Gwamnatin Jihar Jigawa ta alakanta tsaiko da aka samu na biyan albashin watan da ya gabata saboda canjin da aka samu wajen gudanar da taron Kasafta Kudi daga asusun tarayya.

Mukaddashin Gwamnan Jihar Jigawa Barista Ibrahim Hassan Hadejia, shi ya bayyana haka a sanda yake zantawa da manema labarai a Ofishinsa.

Mukaddashin Gwamnan yayi wannan tsokaci ne saboda irin jita-jita da ake ta adawa saboda rashin biyan albashin da ba a yi akan lokaci a Jihar ba.

Mukaddashin Gwamnan, wanda yace karyewar tattalin arziki shine babban kalubale da Gwamnati a kowane mataki ke fuskanta, yace a halin yanzu kusan Kananan Hukumomi goma sha uku basa iya biyan albashin ba tare da dafawar Gwamnatin Jihar.

Yace Gwamnatin ta fidda wasu tsare-tsare tare da daukan wasu matakai domin samun saukin tafiyar da ayyukan Gwamnatin saboda karancin kudi da Jihar keep fama dashi.

A yayinda yake magana akan baton inganta hanyar samar da kudaden shiga na cikin gida, Mukaddashin Gwamnan yace Gwamnatin Jihar tana nazari domin ganin ta karfafa dokar karbar haraji a Jihar.

Anan ne yayi kira ga jama'a da su fahimci halin da ake ciki, su dafawa Gwamnati a kokarin da take yi na farfado da tattalin arzikin Jihar da ciyar da ita gaba.

Auwal D. Sankara,
Special Assistant to the Executive Governor of Jigawa State on New Media
(Mataimaki na Musamman ga Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa a Sabbin Kafafen Sadarwa)
04/02/2016

Abdullahi Umar Chamo
- Solvetor -
State Vice Chairman
Tsinkaya Social Network
08067323407

Tuesday, 2 February 2016

EDUCATION NEWS... BY Abdullahi Umar Chamo (Solvator) and Ismaila A sabo

Jigawa state government under Alhaji Mohammad Badaru Talamiz has released about eighteen million naira for the remedial program under the Agency for Mass Education.

The Executive Secretary of the agency, Dr Abbas Abubakar Abbas made this known to Jigawa State New Media (Through Auwal D. Sankara) in his office.
He said the fund was released to the agency for the remedial program of secondary school leavers who failed their 2015 SSCE examination.

He said the program will be held at nine centers across the state.
Dr Abbas Abubakar Abbas said about six thousand students will be enrolled in the program.
He said the program was introduced by Governor Badaru Abubakar for the secondary school students who failed their SSCE in 2015.

According to him, out of over eighteen thousand students who sat for SSCE last year, only about eight hundred passed five credits including mathematics and English.

Abdullahi Umar Chamo
- Solvetor -
State Vice Chairman
Tsinkaya Social Network
02/02/2015

I. D. B. Meeting... By Abdullahi Umar Chamo (Solvator)

The Northern Nigerian Governors/Islamic Development Bank (IDB) meeting witnessed the third and last day in Jeddah, Kingdom of Saudi-Arabia.

The round-off meeting was chaired by  the Vice President Operations of the Bank Dr. Mansur Mukhtar  in a closed door with the Governors and some top officials managing the Bank subsidiaries, after which a technical committee was set up to look at the Nigerian laws, business advantages of the Region, and design plans towards the agreements reached with the Governors, and prioritize on the sectors that need immediate considerations.

However, the Jigawa State Governor  Alhaji Mohammad Badaru Talamiz (MON, mni) have proceeded to the Holy City of Madina to pay homage to the Holy Prophet Muhammad (SAW), from there he will be proceeding to the Holy City of Makkah to perform a Lesser Hajj (UMRAH), and pray to Almighty Allah to grant him the will and wisdom to deliver the stewerdship entrusted on him.

The Governor is expected back home on Saturday.
***********************************

A yau Taron Gwamnonin Arewacin Najeriya da Jami'an Bankin Cigaba na Musulunci ya cika kwanaki uku wanda kuma shine ranar karshe na zaman, a Birnin Jeddah dake Kasar Saudi Arabia.

Wanda ya jagoranci taron karshen shine Mataimakin Shugaban Bankin Data Mansur Mukhtar a wani zama da yayi na sirri tsakanin Gwamnonin da wasu manyan jami'an Bankin.

Bayan taron an kafa wani kwamiti da zai yi duba na tsanaki akan dokokin Najeriya, da kuma yanayin kasuwancin yankin Arewacin Najeriya, da nufin yin wani tsari domin cimma burukan abinda aka tattauna tsakanin hukumomin Bankin da gwamnonin domin duba bangarorin da suka fi muhimmanci da za a fara maida hankali a kansu.

Bayan Kammala taron ne, Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Muhammad Badaru Abubakar (MON, mni) ya wuce garin Madinah domin ziyara ga Manzo Annabi Mohammad (SAW), inda bayan ziyarar zai wuce Makkah domin aikin Umrah, da kuma rokon Allah (SWT) ya bashi ikon sauke nauyin dake kansa na al'umar Jihar Jigawa.

Ana sa ran Maigirma Gwamnan zai dawo gida Najeriya a ranar Asabar mai zuwa Insha Allah.

Da fatan Allah ya dawo mana Hadimin Al'umar Jihar Jigawa lafiya, ya karbi ibadah (amin).

Auwal D. Sankara,
Special Assistant to the Executive Governor of Jigawa State on New Media
(Mataimaki na Musamman ga Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa a Sabbin Kafafen Sadarwa)
02/02/2016

Abdullahi Umar Chamo
- Solvetor -
State Vice Chairman
Tsinkaya Social Network

Sunday, 31 January 2016

SUBEB NEWS TODAY... By Abdullahi Umar Chamo Solvator) and Ismaila A sabo

Jigawa State Universal Basic Education Board (SUBEB) says the state government had trained over three thousand teachers across the state.

SUBEB chairman, Alhaji Salisu Zakar disclosed this in an interview with the News Agency of Nigeria (NAN) in Dutse.
He said that beneficiaries of the training programme were selected from primary and junior secondary schools in the 27 local government areas in the state.
According to him, the step is to build the capacity of teachers in order to improve standard of education.

Alhaji Salisu Zakar said that the government had also concluded plans to recruit 4,500 teachers in the state.
He said that teachers were inadequate in primary and secondary schools across the state, and the financial implication of the proposed recruitment had been captured in the 2016 budget.

Alhaji Zakar said government had released more than 600 million naira as counterpart funds to various Federal Government education programmes to enable the state to access necessary funds to improve its basic education.

Abdullahi Umar Chamo
- Solvetor -

Saturday, 30 January 2016

JIGAWA STATE HOUSING NEWS... By Abdullahi Umar Chamo (Solvator) and Ismaila A sabo

HOUSING

Jigawa state government in collaboration with federal mortgage bank will construct one thousand, four hundred and thirty houses in across the state.

The Managing Director of Jigawa Saving and Loan Bank, Alhaji Babangida Umar Gantsa confirmed this to our reporter in an interview.

He said one thousand one hundred and eighty; houses will be constructed in the 27 local government areas, while two hundred and fifty houses will be built in the headquarters of five Emirates.
According to him the state government is awaiting the approval from the federal Mortgage Bank for the commencement of the project.

He said the project was in line with Governor Muhammad Badaru Abubakar commitment to provide decent accommodation to workers in their local governments of origin.

The Managing Director explained that two bedroom houses would cost one million, four hundred thousand naira each, while three bedroom houses will be sold at three million, five hundred thousand naira each.

Abdullahi Umar Chamo
- Solvetor -

Friday, 29 January 2016

HEALTH NEWS....

HEALTH

Jigawa state government is to spend over seven hundred and twenty million naira to sponsor 60 students to study Medicine in the People’s Republic of China.
Commissioner for Health Dr Abba Zakari stated this today at a meeting with the benefitting candidates of the scholarship.
Dr Abba Zakari explained that the state government had earlier announced its intention to sponsor students to study medicine abroad in which 3,700 sat for the examination, and 60 among them were selected.
He said the meeting with the prospective students today was to intimate them with the necessary information for documentation.
The commissioner noted that state government will commence the screening of another sets of student mostly females to study nursing and midwifery.
Also speaking the commissioner of Education, Science and Technology Hajia Rabi Isaq represented by the permanent secretary Malam Abdullahi Hudu charged the students to be good ambassadors while in china.

Thursday, 28 January 2016

NOMADIC EDUCATION NEWS.. BY ABDULLAHI UMAR CHAMO (Solvator)

The Executive Secretary, Jigawa State Agency for Nomadic Education, Alhaji Ali Manu says that the State Government had concluded plans to establish 14 additional nomadic schools in the state.

Manu told Jigawa State New Media Office that the schools would be established in Kwangara village in Birninkudu, Kafin Baci in Kiyawa, Kulma in Jahun, Ardo Usaini in Gumel, and Kutum in Malammadori.

He said that others would be established in Kubayi in Guri, Modibawa in Miga, Jawura in Buji, Muwi in Babura, Gallekyar in Giwa and Wangara and Dojar in Dutse.

The Executive Secretary said that the State Government had also planned to renovate the existing 10 nomadic schools in some selected local government areas of the state.

He said those to be renovated were in Ladduga in Birnin Kudu, Kufito in Kaugama, Ketawa in Maigatari, Gezojin Wambai in Kazaure, Barnawa in Taura and Dolel Dabdili in Kirikasamma.

According to him, the building of new schools and renovation of existing ones are meant to increase enrolment of children in nomadic schools in the state.

Manu said that the measures would also enhance attendance among the children of nomads as well as boost the level of literacy at the grassroots.

He said that the agency had over time, in collaboration with Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria (MCBAN) in the state, senstised nomads on the importance of education.

The Executive Secretary urged the would-be beneficiaries to complement the government's effort by enrolling their children in the schools.

Manu also urged them to use the opportunity to encourage their children and wards to be educated to enhance their future prospects.
*************************************************************************
Babban Sakataren Hukumar Ilimin Makiyaya na Jihar Jigawa Alhaji Ali Manu yace Gwamnatin Jiha ta kammala shirye-shiryen ta na samar da karin Makarantu sha hudu na Ilimin Makiyaya a Jihar.

Manu ya gayawa Ofishin Sabbin Kafafen Sadarwa na Jiha cewa za a samar da wadannan makarantun ne a kauyen Kwangara dake Karamar Hukumar Birninkudu, Kafin Baci a Kiyawa, Kulma a Jahun, Ardo Usaini a Gumel, da Kutum a Karamar Hukumar Malammadori.

Yace sauran za a samar dasu ne Kubayi dake Karamar Hukumar Guri, Modibawa a Miga, Jawura a Buji, Muwi a Babura, Gallekyar a Gwiwa, sai Wangara da Dojar a Karamar Hukumar Dutse.

Babban Sakataren yace haka kuma gwamnatin Jihar ta shirya gyara makarantun Makiyayan guda goma da ake dasu a wasu kananan hukumomi, inda yace makarantun da za a gyara sun hada da wadanda suke Ladduga a Birnin Kudu, Kufito a Kaugama, Ketawa a Maigatari, Gezojin Wambai a Kazaure, Barnawa a Taura da Dolel Dabdili dake Karamar Hukumar Kirikasamma.

A cewarsa, za a gina sabbin da gyara wadanda ake dasu a Kasa ne da nufin kara fadada Ilimin makiyayan da kara samun wadanda zasu shiga makarantun domin neman Ilimi.

Manu yace wannan matakin zai kara yawan masu shiga makarantun tare da kara yawan wadanda suka iya karatu da rubutu musamman a rugage.

Yace Hukumar tasa a halin yanzu ta hada gwiwa da Kungiyar Makiyaya na Miyetti Allah na Jihar Jigawa domin wayarwa da makiyayan kai akan muhimmancin neman Ilimi.

Don haka ne Babban Sakataren Hukumar yayi kira ga wadanda zasu ci moriyar shirin da su bawa gwamnatin hadin kai wajen sanya 'ya'yansu a makarantun.

Karshe Alhaji Manu yayi kira ga iyayen yara makiyaya da su karfafa wa 'ya'yansu gwiwa wajen neman Ilimi domin rayuwarsu ta inganta nan gaba.

Auwal D. Sankara,
Special Assistant to the Executive Governor of Jigawa State on New Media
(Mataimaki na Musamman ga Maigirma Gwamnan Jihar Jigawa a Sabbin Kafafen Sadarwa)
28/01/2016.

SUBEB NEWS TODAY...

Jigawa State Universal Basic Education Board has awarded contract for the renovation and construction of additional classrooms in 12 Primary and one Junior Secondary Schools in Birnin Kudu local government area.

The Education Secretary, Alhaji Abubakar Abdullahi Iggi made this known to our reporter in the area.
He said two classrooms each are to be constructed at Kumbura,  Zaramba , Dikwana and Budusu primary schools as well as three classroom at Junior secondary school Jangargari.

Alhaji Abubakar Iggi stated that four classrooms are to be renovated at Arobade, Samamiya  and Dumus Yamma primary school while two classrooms are to be renovated at Lafiya, Unguwar Galadima, Giwa and Kangire primary schools as well as ten classes at Kafin Gana primary school.

He commended the board for its efforts to uplift the standard of primary and junior education in the state.

JIGAWA NEWS TODAY... BY ABDULLAHI UMAR CHAMO (Solvator)

Governor Muhammad Badaru Abubakar has approved the appointment of Dr. Idris Sule Kazaure as the new Chief Medical Director of Rasheed shekoni Specialists Hospita Dutse.

A statement signed by the commissioner for Health Dr. Abba Zakari said until his appointment the new CMD is a senior lecturer department of Radiology Bayero University Kano and the senior consultant Radiologist Department Aminu Kano Teaching Hospital Kano.

The statement said the appointment is with immediate effect.